AL-USMANIYYAH
Littafin Daya Kunshi Tarihi Da Zuriyar
Malam Shehu Usman Hussaini Ayagi
Dan Asalin Garin Kumurya Dake
Karamar Hukumar Bunkure Jihar Kano
Wallafar
COMRADE AUWAL ZAKARI AYAGI
(Barden Ayagi)
Hakkin Mallaka (M)
AUWAL ZAKARI AYAGI (BARDEN AYAGI)
Lambar Waya: 07038775781
Bugu Na Daya 2002/1423
Bugu Na Biyu 2025/1446
TSARAWA DA BUGAWA
AUSUYAZ
Vendors
Supply and Gen. Servises: No. 313 Al’Mustapha
House Kadawa Western Bypass AL’EEMAAN Medicine Store Building, Adjacent to Gwarzo Road
Kano.
E-mail: ausuyazvendors@gmail.com
www.sautulazimiyya.blogspot.co.uk/
GSM: 07038775781, 08023615685
Sadaukarwa
Na sadaukar da wannan Littafi ga Mahaifana Marigayi Alhaji Zakari Muhammad Usman Ayagi (Allah ya gafarta masa) da Mahaifiyata Hajiya Rakiya Usaini Lawan (Inna) Allah ya kara mata Lafiya, Amin.
Godiya
Da sunan Allah mai yawan Rahama Mai Jin kai, Tsira da Aminci su kara tabbata ga shugaban halitta Annabi Muhammad Tsira da Aminci su kara tabbata a gareshi.
Bayan haka ina godiya ga Allah Subhanahu wata’ala da ya bani ikon kawo kashi biyu na wannan littafi mai Albarka.
Godiya mai tarin yawa ga ‘yan uwa da suka bada gudunmawarsu wajen ganin wannan littafi ya kamala, ta hanyar turomi da sunye, Hotuna da Lambar waya. Godiya ga dukkan ‘yan uwa da suke Unguwar Ayagi da garin Zariya da Fagge da Kul-kul da sauransu.
Daga karshe nake mai kara Addu’a ga dukkan ‘Yan’uwa da suka rasu kafin ko bayan kammala littafi na daya da na biyu, Allah ya jikansu Allah ya gafartamusu Ameen.
Auwal Zakari Muhammad Ayagi
(Barden Ayagi)
Ta’aliki
Da sunan Allah Mai yawan Rahma Mai yawa jin kai. Tsira da Aminci su kara tabbata ga fiyayyen halitta Shugaban masu sada Zumunci.
Hakika Sanin nasaba da asali abu ne Mai tushe wanda Musulunci ya bashi kulawa Kuma yayi umarni da hakan, Shi ya sa aka rawaito Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yana cewa:
تعلموا من أنسابكم، ما تصلون به ارحامكم، فإن صلة الرحم محبة فى الأهل مقرأة فى المال منسأة فى الأث
رواه الترمذي
Ma'ana
“Ku dinga binciken sanin nasabar ku, wanda da shine za ku sada zumunchin ku, domin sada zumunchi yana saka soyayya a dangi, yana kara arziki da dukiya, yana kara tsaho da albarkar rayuwa”,
(Tirmizi ne ya rawaita)
To kunga a she wajibinmu ne, mu dinga kulawa da Sanin nasaba da tushe da ‘yan’uwan taka, Musammam ta hanyar taskance su a rubuce domin Bahaushe yace: “Kunne ya Girmi Kaka”.
Hakan zaisa mu Kara Sanin junanmu da sanin yadda alakarmu take a ZUMUNCHI, a yau dan’uwa sai ya hadu da dan’uwansa su wuce basu San juna ba, saboda rashin ilimin nasaba.
Shi yasa naga dacewar rubuta wannan littafin da ya tattara ‘Ya’ya, jikoki, ‘Ya’yan Jikoki, Tattaba-kunne, ‘ya’yan Tattaba-kunne na wannan Gwarzo MAL USMAN dan Hussaini mutumin Kumurya wanda akace asalin kakannin sa Bare-bari ne.
Wassalahu Alaikum
IMAM SANI ZAKARIYYA
MUHAMMAD USMAN
Limamin Masallacin Juma’a Na
Ibadur Rahaman Dake Tudun Yola Kano State
ABUBUWAN DA KE CIKI
ABUBUWAN DA KE CIKI Shafi
Shafin Farko ………….………………..…1
Sadaukarwa………………………,,,,,,,,,,,,,2
Godiya ……………………………,,,,,,,,,… 3
Ta’aliki …………………………………,,…,,…4
Abubuwan da ke ciki………………,,…7
Gabatarwa…………………………………,..8
Babi Na Farko:
Taqaitaccen Mal. Usman…………. 10
Matansa………………………………………11
‘Ya’yansa…………………………………….12
Babi Na Biyu – Zuriyarsa ta vangarorin ‘Yayansa 7
Kashi Na Daya: Aisha Usman…. 17
Kashi Na Biyu: Hauwa Usman,,,…28
Kashi Na Uku: Muhammad Usman....49
Kashi Na Hudu: Amina Usman.… 58
Kashi Na Biyar: Sulaiman Usma…72
Babi Na Shuda: Idris Usman………87
Babi Na Bakwai: Furera Usman....99
Babi Na Uku
Kammalawa /Fadakarwa………..101
Gabatarwa
Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin kai, tsira da Aminci su kara tabbata ga shugaban halitta Annabin Rahama Salallahu Alihi Wasallam.
Bayan haka ga wadanda suka karanta littafi Na daya, sun ji takaitaccen tarihin Mal. Usman da dalilan da su ka sa ya komo da zama a Unguwar Ayagi, haka zalika mun kawo yanda kasuwanci yake a zamanin baya, daga karshe na bayyana sunayen zuriyarsa.
A cikin wannan littafi na Biyu zan mayar da hankali ne kadai kan takaitaccen tarihi da Sunayen Zuriyar ta sa, duba da karin da aka samu daga littafi na daya (2002) zuwa wannan na biyun (2025).
Makasudin wallafa wannan littafi dai shi ne don da kar karfafa zumunci tsakani wannan zuriya mai daraja, domin littafin ya zama wata hanya ta da da sada zumunci ga ‘yan uwa na kusa da na nesa, shi yasa a wanna littafin muka saka Lambobin waya har da hotuna, domin Allah ya kawomu wani Zamani da dan uwa zaiyi mu amala da dan uwansa amma basu san juna ba, na tabbata wannan littafi zai zama sila na sanin juna da zai kara da-da karfafa Zumunci.
Dafatan Allah ya kara karfafa Zumunci tsakanin wannan zuriya ta Mal. Usman da ma dukkan Al’ummar Musulmi baki daya.
Wassalamu Alaikum
BABI NA FARKO
Takaitaccen Tarihin Mal. Usman
Kamar yadda na kawo a littafi na Farko cewa, shi dai Mal. Usman wanda aka fi sani da Shehu, cikakken sunansa shi ne; Shehu Usman da ga Mal. Hussaini, dan Asalin garin Kumurya dake cikin karamar Hukumar Bunkure ta Jihar Kano.
Na bayyana a baya cewa, an haifeshi a ciki garin na Kumurya, duk da tarihi ya nuna cewa asalin kakannin sa mutanen Borno ne, in da ya taso cikin karatun Alqur’ani da sauran iliman Addinin Islama, ya taso da sana’ar Noma inda ya mallaki gonaki manya-manya da yake Nomawa.
Daga bisani ya fara sana’ar fatauci inda yake tafiye-tafiye, ya na sayo kayayyaki daga kudancin kasarnan wato kurmi yana kawowa cikin birnin Kano, yana sayarwa a wani waje da akewa lakabi da Kurmin Kano, inda daga bisani wajen yazama Kasuwar Kurmi, wanda wannan shi ne dalilin da yasa har wani Abokinsa da suke fataucin tare dan Unguwar Mararraba ya bashi shawarar da ya sai gida a cikin birnin Kano, sai kuwa ya sai gidan a Unguwar Ayagi, inda daga bisani ya debo iyalansa, da bayinsa daga can Kumurya suka dawo nan Unguwar Ayagi ta cikin Birnin Kano da zama baki daya.
A nan ya ci gaba da yin Kasuwancin sa, har ya tara iyali, bayan ya manyanta wasu daga cikin ‘ya’yansa suka ci gaba da kasuwancin da yake yi har zuwa lokacin da Allah ya karbi abinsa.
Ya rasu ya bar mata Hudu da ‘ya’ya Bakwai (7) rayayyu, banda wadanda suka rasu da dama.
Allah ya jikansa Allah ya jaddada rahamarsa a gareshi da dukkan iyalansa baki daya Ameen.
ZURI’AR MAL. USMAN HUSAINI KUMURYA
Matansa
Mal. Usman ya rasu ya bar mata 4, duk da bamu samu cikakken tarihin su ba, amma dai tare da guda Uku ya taho daga can asalin garin nasu wato Kumarya, kamar yadda Babbar jikarsa Hajiya Jummai ta tabbatarmin a wata tattaunawa da nayi da ita lokacin tana raye, (Allah ya jikanta da rahama Amin.) Ya kara auren mace mace daya bayan ya dawo da zama Unguwar Ayagi, ya auri Hassana (Mahaifiya ga Sulaiman da Furera) wacce take tagwaye ne (ita Usainar ta itace ta Auri Mahaifin Alh. Madugu Na Bakon wayya) Kamar yadda Jikansa Uba Sulaiman ya tabbatar min a tattaunawarmu da shi a ranar 21/12/2024.
Matayen sune kamar haka:
1. Fadimatu
2. Hassana
3. Hassana (Iya Masa)
4. Amina (Aisa)
‘Ya’yansa
Mal. Usman ya rasu yabar ‘ya’ya ne guda Bakwai a raye, amma kafin ya rasu ya binne wasu da dama kamar yadda ita Hajiya Jummai ta tabbatar min, amma bakwai (7) sune wadanda ya rasu ya bari a duniya.
‘Ya’yansa sune kamar haka:
1. Aishatu Usman (Ayashe)
2. Hauwa’u Usman (Inna ta Fagge)
3. Muhammad Usman (Baba Mai Goro)
4. Amina Usman (Inna Amina)
5. Sulaiman Usman (Baba Mai Lemo)
6. Idris Usman (Idi Dan Shehu)
7. Furera Usman (Hajyan Anchau)
Hotun dansa daya muka iya samu wato
ALHAJI SULAIMAN USMAN KUMURYA
(BABA MAI LEMO).
Wanda shine aka saka a bangon littafin
Jikokin Mal. Usman Kumurya
1. Hauwa’u (Hajiya Jummai ) Ta rasu ranar 9/2/2013
2. Musa (Baba Na Fagge Ya rasu
3. Sa’idu (Baba Agwa) Ya Rasu a 2007
4. Abubakar (Baba Na Kul-kul) Ya Rasu (9/12/2002)
5. Muhd Inuwa Sulaiman Usman Ya Rasu 31/07/1981
6. Abubakar (Garba Kyauta) Yana Raye
7. Abubakar Sulaiman Usman (Uban Kano) Yana raye
8. Maryam Sulaiman Usman (Lami) Ta Rasu
9. Aisha Idris Usman (Inna Ta Mai’aduwa) Ta Rasu
10. Saudat Idris Usman (Baba Saude) Ta Rasu
11. Zakari Muhammad Usman Ya Rasu ranar 1/4/2012
12. Idris Sulaiman Usman (Dan Zaria Ya Rasu
13. Fatima Sulaiman (Jummai) Tana Raye
14. Hassan Idris Usman Yana Raye
15. Hussaini Idris Usman Ya Rasu ranar 27/3/2016
16. Sani Sulaiman Usman Yana Raye
Kashi Na Farko (1)
Aishatu Usman (Ayashe)
Babbar ‘Ya ga Malam Usman
Aisha wacce ake kira da Ayashe, itace babbar ‘ya ga Mallam Usman cikin ‘ya’yan da ya rasu ya bari su (7), tana daga cikin wadanda Mallam Usman ya taho da su daga can Kumurya, ta yi aure a Unguwar Takalmawa cikin birkin Kano, Allah ya arzurta ta da ‘ya’ya biyu kamar haka:
Yayan Aisha (Ayashe)
1. Hauwa’u (Hajiya Jummai) Tarasu Ranar 9/3/2013
2. Atine (Tarasu)
HAJIYA HAUWA’U (HAJ. JIMMAI):
Babbar Jikar Malam Usman
‘Ya ga Hajiya Aisha (Ayashe)
Hauw’u da ake kira Hajiya Jummai ita ce babbar Jikar Malam Usman ta yi Aure a Unguwar Kafinga ta haifi ‘ya’ya (2), bayan rasuwar Mijinta ta (Ta Auri Kakan Mal. Auwalu Isa Yakasai Babban Malamin Marubucin wannan littafi) ta karasa rayuwar ta ne a Ayagi bayan ta kwashe fiye da shekaru 80 a duniya, ta rike ‘yaya da Jikoki da dama a gidan.
Allah ya yi mata rasuwa ne a ranar 9/3/2013 a cikin asalin Gidan Malam Usman dake Unguwar Ayagi, ta birnin Kano.
Zuriyar Hajiya Aisha (Ayashe) ta yadu ne ta bangaren babbar ‘yarta wato Hajiya Hauwa’u, saboda Atine ta rasu tun tana karama kafin tayi aure.
‘Ya’yan Hajiya Jummai:
1. Zulaihat (Yar Mallam) Ta rasu
2. Sadiya (Hajiya Qarama)(08165171046)
3. Sadiya (Lami) (08149978571)
‘Ya’ya da Jikokin Hajiya Aisha (Ayashe)
1) Zulaihat (Yar Mallam):
Zulaihat: wacce aka fi sani da Hajiya ‘Yar Mallam, itace babbar ‘ya a wajen Hajiya Jummai kuma jika ta farko ga Hajiya Aisha, ta yi aure a Kaduna, ita ma Allah ya arzurtata da ‘ya’ ya biyu, zuwa lokacin da Allah yayi mata rasuwa a shekara ta 1983:
‘Ya’yan Haj ‘Yar Mallam
I. Ibrahim (08036229988)
II. Safiyya (08037683419)
‘Ya’ya da Jikokin Hajiya ‘Yar Mallam
1. Alhaji Ibrahim (08036229988)
Alhaji Ibrahim: Shine babban da ga ita Hajiya ‘Yar Malam an haife shi ne a Kaduna, yana zaune yanzu haka a Jihar Lagos a gida mai lamba 22 Tijani Ste Marcas Agege, yana da ‘ya’ya Shida (6) kamar haka:
‘Ya’yan Alh Ibrahim
1. Abubakar (07069501860)
2. Abdulrahman(07067495052)
3. Ibrahim
4. Zulaihat
5. Ahmad
6. Al-Ameen
2. Safiya (08037683419)
Safiya Dauda: itace ‘ya ta 2 ga Haj‘Yar Malam, ita ma an haifeta a Jihar Kaduna, ta dawo Ayagi da zama bayan rasuwar Mahaifiyarta, inda tayi Aure ta haifi ‘ya’ya Takwas (8), a halin yanzu tana zaune a Unguwar Dorayi Babba.
‘Ya’yan Safiya
1. Hafsat (08038872338)
2. Aisha (Ta Rasu 9/8/2022)
3. Ramlatu (08031828898)
4. Muhammad (08035492731)
5. Sahalat
6. Umar (08034625520)
7. Maimunatu (09060450180)
8. Khadija (‘Ya ga Alh. Samunu)
‘Ya’ya da Jikokin Safiya
1) Hafsa Salisu (08038872338): Ita ce babbar ‘ya a wajen Safiya, tana aure a Unguwar Goron Dutse layin Mallam Nasidi Abubakar ta haifi ‘ya’ya Hudu (4) Kamar Haka:
‘Yayan Hafsa:
1. Fatima (Ikram)
2. Aisha (Humaira)
3. Amra
4. Abdulrahim
2) Aisha Salisu: Itace ‘ya ta biyu ga Safiya, tayi aure har ta haifi ‘ya’ya 3, kafin Allah yayi mata rasuwa ranar 9/8/2022.
‘Ya’yan Aisha:
1. Umar Faruk
2. Aliyu
3. Fadila
3) Ramlat Salisu: ita ma ‘ya ce a wajen Safiya, tana da ‘ya daya (1):
Yayan Ramlatu
1. Zainab
4) Muhammad Salisu: Shine babban da Namiji wajen Safiya, yayi aure a Unguwar Sani Mainagge yana da ‘ya’ya (2):
Yayan Muhammad
1. Salisu
2. Khadija
5) Sahlat Salisu: itama ‘yace a wajena Safiya, tana aure a halin yanzu a Unguwar Mal. Ganari dake titin koki,
6) Umar Salisu: Shima dane a wajena Safiya, a halin yanzu yana zaune a gidansu dake Sani Mainagge
7) Maimunatu Salisu: Itama ‘ya ce a wajen Safiya, tana aure a Unguwar Sani Mainagge tana da ‘ya (1) da aka mayar da sunan yayarta Aisha:
Yayan Maimunatu
1. Aisha
2) Sadiya (Hajiya Karama)
Hajiya Karama ita ce ‘ya ta biyu ga Hajiya Jummai, an haifeta a Kafinga da fari an mata auren Zumunci da Nasidi wanda yake da ne ga Alhaji Musa na Fagge, sun haifi ‘ya daya Jamila, daga baya kuma ta auri Alh. Sunusi Musa Dindile, inda suka haifi Yaya Goma (10) tare da shi, kafin Allah yayi masa rasuwa, gaba daya ta haifi ‘ya’ya Goma Sha daya (11) tana zaune a Unguwar Ayagi a halin yanzu:
Yayan Sadiya (Hajiya Qarama)
1. Jamila (Ta Rasu)
2. Muhammad Yasin (Yarasu)
3. Kudsiyya (08066541341)
4. Mujibur-Rahman (08064817175)
5. Mudassir (Yarasu)
6. Umayyu (Yarasu)
7. Abadiyya (09040378892)
8. Mansulu
9. Wasilu (08094116276)
10. Ubayyu (08061548730)
11. Saddika (08160930930)
‘Ya’ya da Jikokin Sadiya (Haj. Karama)
1) 1) ASP Yaseen S Dindile: Shine babbar da ga Hajiya Karama, Allah yayi masa rasuwa cikin shekara ta 2007.
2) Kudsiyyah S. Dindile (08066541341): Ita ce babbar ‘ya ga Hajiya Qarama a Mata, a halin yanzu tana aure a Unguwar Dorayi Babba Layin Ado Bayero, tana da ‘ya’ya 6:
‘Ya’yan Kudsiyyah
1. Amina (08100831386)
2. Ahmad
3. Muhammad
4. Yasin
5. Fatima
6. Ammar
Jikokin Kudsiyya
Amina Muhd: Ita ce babbar ‘ya ga Kudsiyya tana da ‘ya daya (1)
‘Ya’yan Amina
1. Sa’adatu (Anam)
3) SP Abdulmujibu S. Dindile (08064817175):
Abdulmujibu shima da ne ga Hajiyan Yasi, a halin yanzu yana aiki da Hukumar ‘Yan Sanda ta Kasa a babban Birnin tarayya Abuja.
4) Abadiyya: Itama ‘ya ce ga Haj tana Aure ne a Unguwar Bajallabe, tana da ‘ya’ya 4, kamar haka:
‘Ya’yan Abadiyya
1. Zulaihat (Mufida)
2. Rukayya
3. Abdulrazak (Malam)
4. Sunusi
Jikokin Abadiyya
Zulaihat: Itace babbar ‘ya ga Abadiyya, tana da ‘ya daya kamar haka:
Yayan Zulaiha (Munifa)
1. Hauwau
5) 5) Saddika S. Dindile: Itama ‘ya ce ga Haj. tana zaune a Unguwar Ayagi, tana da ‘ya’ya 2, kamar haka:
‘Ya’yan Sadidika:
1. Ibrahim (Khalil)
2. Yusra
6) Wasilu S. Dindile (0816178559): Shi ma da ne ga Hajiyan Yasi, yana zaune a Unguwar Ayagi.
7) Ubayyu S. Dindile (08061548730) : Shi ma da ne ga Hajiyan Yasi, yana zaune a Unguwar Ayagi.
4. Sadiya Lami (08149978571)
Sadiya da ake kira da Lami itace ‘ya ta uku ga Hajiya Jummai, ta yi Aure a Unguwar Gyaranya, har Allah ya arzurta su da ‘ya’ya 10, inda 2 suka rasu, 8 suke raye a halin yanzu, Kafin Allah ya yiwa Mijinta rasuwa a ranar 4/6/2019, a halin yanzu tana zaune a unguwar Gyaranya Lokon Rijiyar Dara.
‘Ya’yan Lami:
1. Tijjani (09036884720)
2. Abubakar (Yarasu 17/3/2003)
3.Salamatu Magajiya 08149139442
4. Fatima (09023965442)
5. Kabiru (08176343532)
6. Aminu (Ya Rasu)
7. Bilkisu (08160592227)
8. Aisha (08129435678)
9. Amina (09041850856)
10.Mariya (09123068730)
‘Ya’ya da Jikokin Sadiya (Lami)
1) Tijjani Sulaiman: Shi ne baban xa ga Lami yana zaune a Kuntau, yana da ‘ya’ya 3:
‘Ya’yan Tijjani
1. Hauwau
2. Aisha
3. Muhammad Habib
2) Salamatu Sulaiman (08149139442): Magajiya tayi Aure, tana zaune a, Unguwar Gyaranya, tana da ‘ya’ya (7):
‘Ya’yan Salamatu (Magajiya)
1. Mariya
2. Abubakar
3. Umar
4. Fatima
5. Aminu
6. Muhsin
7. Aisha (Mubina)
3) Kabiru Sulaiman (08176343532): Shi ma da ne ga Lami yana zaune a Danbare Gabas Yana da ‘ya (1):
‘Ya’yan Kabiru
1. Fatima
4)Fadima Sulaiman(09023965442)
Ita ma ‘ya ce ga Lami tana zaune a Unguwar Kuntau, tana da ‘ya’ya (7):
‘Ya’yan Fatima:
1. Abubakar (Halifa)
2. Halima (Iman)
3. Zuwairiyya (Islam)
4. Umar
5. Hadiyatullah
6. Lawi (Ya Rasu)
7. Safiyullah
5) Bilkisu Sulaiman (08160592227)
Ita ma tana cikin ‘ya’yan Haj. Lami tana da ‘ya’ya biyu (2):
‘Ya’yan Bilisu
1. Ahmad (Shazali)
2. Umar
6) Aminu Sulaiman: Shi ma da ne ga Yaya Lami wanda Allah ya yi masa rasuwa a Ranar Lahadi 10/08/2014
Kashi Na Biyu (2)
Hauwa’u Usman
(INNA HAUWA)
‘Ya ga Malam Usman
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Yarsa Hauwa’u Usman
Hauwa Usman wacce ake wa lakabi da Inna Hauwa, itama ‘ya ce cikin ‘ya’yan Mal. Usman daga cikin ‘ya’yan da ya rasu ya bari, tayi Aure cikin birnin Kano, kuma Allah ya arzurta ta da xa guda xaya:
‘Ya’yan Hauwa Usman
1. Musa (Baba na Fagge) (Ya Rasu)
Alhaji Musa (Baba Na fagge): shine xa xaya tilo ga Hajiya Hauwa Usman da ta haifa, gaba xayan zururi’arta ta yaxu ne daga gareshi, ya rayu a Unguwar Fagge har ya rasu, Allah ya albarkace shi da ‘ya’ya Goma Sha biyu (12)
Yayan Musa (Baba na Fagge)
1. Nasidi
2. Ishak (Alh. Maikudi) Ya rasu 31/05/2010
3. Isa (08035886008)
4. Adamu (08034506323)
5. Kadija (Gambo)
6. Fatima (Asabe)
7. Ruqayya (08165638787)
8. Ibrahim (07032436848)
9. Idris (Dantalata)
10. Usamatu (08038138629)
11. Aliyu (08038448424)
12. Abdulqadir (08125112877)
‘Ya’ya da Jikokin Alhaji Musa (Baba Na Fagge)
1) Alhaji Nasidi Musa
Alhaji Nasidi Musa shine babban da ga Alhaji Musa, an haifeshi a Unguwar Fagge, inda yayi rayuwarsa yayi auren Zumunci da Hajiya Karama, kafin daga baya su rabu, ya haifi ‘ya’ya biyu (Allah yayi musu Rasuwa) daga bisani kuma ya bar garin Kano da zama:
Yayan Nasidi
1. Jamila (Tarasu)
2. Maryam (Tarasu)
2) Alhaji Ishak Musa (Alh. Maikudi Sarkin Fata):
Da akafi sani da Alh, Maikudi Sarkin Fatar Kano shima yayi rayuwarsa ne a Unguwar Fagge, babban dan kasuwa ne a Sana’ar Fata, inda har aka naxashi Sarkin Fatar Kano, har zuwa lokacin da Allah ya karbi rayuwarsa a ranar 31/5/2010, Alhaji Maikudi ya rasu ya bar ‘ya’ya Ashirin da biyar (25).
‘Ya’yan Ishak Musa (Alh. Maikudi Sarkin Fata)
1. Hauwa (Maituwo) Tarasu
2. Binta (Ladidi) (08109216324)
3. Alhaji Bashir (08031320202)
4. Hauwa (Maijidda) (07037261633)
5. Aisha (Mai Riga) (09065580406)
6. Babangida (09074715431)
7. Ahmad
8. Habiba (08097161650)
9. Musa (Abba) Ya Rasu 21/7/2024
10. Zulaihat (09160985080)
11. Abdul-Hamidu (07064560874)
12. Rukayya (07030022220)
13. Hadiza (08088151575)
14. Nasidi (Yaya) (07060684104)
15. Ishak (Alhaji) (09037925938)
16. Ibrahim
17. Amina (08167439407)
18. Mahmoud (07017236162)
19. Hauwa (Momy) (07081956849)
20. Aseeya (08128246637)
21. Rabi’a (09073134402)
22. Bulyaminu (Walid) (08064073402)
23. Nuradden
24. Haruna
25. Aliyu (Haidar)
‘Ya’ya da Jikokin Alhaji Ishak (Alh. Maikudi)
1) Hajiya Hauwa Maikudi Musa (Maituwo): Wacce akafi sani da Hajiya Maituwo, itace babbar ‘ya a cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tayi aure a Unguwar Fagge, ta rasu ta bar ‘ya’ya Shida (6), Allah ya jiqanta Amin.
‘Ya'yan Hajiya (Maituwo)
1. Abubakar (Abba)Ya Rasu
2. Zahara’u (08036480415)
3. Maryam
4. Shafa’atu
5. Mubarak (08077773147)
6. Najib (09092860025)
‘Ya’ya da Jikokin Hauwa’u Maikudi Musa (Mai Tuwa)
1. Abubakar Haruna Alaramma (Abba) Da ne ga Haj. Hauwa, Allah yayi masa rasuwa ranar 12/06/2020
2. Zahara’u Haruna Alaramma: ‘Ya ce ga Haj. Hauwa tana da ‘ya’ya (5)
‘Ya‘yan Zahra’u
1. Aliyu (Haidar)
2. Haruna (Abba)
3. Muhammad (Ammar)
4. Hauwa’u
5. Hadiza
3. Maryam Haruna Alaramma: ‘Ya ce ga Haj. Hauwa tana da ‘ya’ya Shida (6)
‘Ya‘yan Maryam
1. Hauwa’u (Amatullh)
2. Abdulsamad
3. Habiba (Ni’ima)
4. Muhammad
5. Zahara’u
6. Hanan
4. Shafa’atu Haruna Alaramma: ‘Ya ce ga Haj. Hauwa tana da ‘ya’ya biyu (2)
1. Aisha
2. Hauwa’u
5. Mubarak Haruna Alaramma 08077773147)a Da ne ga Haj. Hauwa, a halin yanzu yan zaune a Fagge da ‘ya daya (1):
1. Hauwa
6. Najib Haruna Alaramma (09092860025): Da ne ga Haj. Hauwa, a halin yanzu yan zaune a Fagge:
2) Bashir Maikudi Musa (08031320202):
Alhaji Bashir: Da ne ga Alh. Maikudi yana zaune a Fagge, yana da ‘ya’ya (10)
Yayan Bashir Maikuxi Musa
1. Ishak (Khalifa)
2. Salihu
3. Muhammad Arab
4. Hauwa’u
5. Yasir
6. Haruna
7. Kabir (Mahir)
8. Khairullah
9. Usman (Ramadan)
10. Aisha (Hajiya)
3) Binta Maikudi Musa (Haj Ladidi): (27.12.2024)
Ita ce ‘ya ta Uku cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tayi rayuwarta a Rijiyar Zaki da Fagge, an mata shaidar son dangi da Zumunci, har zuwa Lokacin da Allah yayi mata rasuwa ranar Juma’a 27/12/2024, ta bar ‘ya’ya biyar (5) Allah ya Jikanta da Rahama Amin.
‘Ya’yan (Hajiya Ladidi)
1. Maryam (Ummi) (08160506498)
2. Idris Ayya)
3. Muhammad Sani (Abbati)
4. Hasiya (09026752732)
5. Hauwa (Mamy)
‘Ya’ya da Jikokin Binta Maikudi Musa (Ladidi)
1. Maryam Jamil (Ummi)
(08160506498): Ita ce babbar ‘yar Hajiya Ladidi Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Goron Dutse, tana da ‘ya’ya (5)
Yayan Maryam (Ummi)
1. Ishaq (Hanif)
2. Saminu (Asharaf)
3. Salisu (Awwaf)
4. Amina (Sahala)
5. Fatima (Amatullah)
2. Asiya Jamil: 09026752732: Ita ma ‘yace ga Hajiya Ladidi Maikudi, tayi Aure ta gidan mijintaa
3. Hauwa Jamil (Mamy): Ita ma ‘yace ga Hajiya Ladidi Maikudi, tana zaune a Fagge.
4) Hauwa Maikudi Musa (Maijidda) 07037261633
‘Ya ce ga Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Rijiyar Zaki, tana da ‘ya’ya Bakwai (7)
‘Ya‘yan Hauwa Maikudi Musa (Maijidda)
1. Khadija 08080453306
2. Fatima
3. Ishak (Amir)
4. Maryam
5. Muhammad Al’a
6. Mukhtar
7. Ahmad
Jikokin Hauwa Jikokin Hauwa (Maijiddai)
Khadija Yarinya/Abibilo: (08080453306) ita ce babbar ‘ya ga Maijidda, tana da da guda daya.
Xan Khadija (Yarinya)
1. Mahmud
5) Aisha Maikudi Musa (Meriga) (09065580406)
Ita ma ‘ya ce cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, tana da ‘ya’ya (3)
‘Ya‘yan Aisha Maikudi Musa (Meriga)
1. Ahmad
2. Muhammad
3. Juwairiyyah (Siyama)
6) Habiba Maikudi Musa (08097161650): ita ma ‘ya ce cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Tarauni, tana da ‘ya’ya (7)
Yayan Habiba Maikuxi Musa
1. Aliyu (Haidar)
2. Ishaq
3. Hussaini
4. Hauwa’u (Mommy)
5. Ahmad
6. Aisha
7. Habiba
7) Zulaihat Maikudi Musa: (09160985080) ita ma ‘ya ce cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, tana da ‘ya’ya Bakwai (7)
‘Ya‘yan Zulaihat Maikudi
1. Yusuf
2. Zainab
3. Ishaq (Alhaji)
4. Arab
5. Usman
6. Ahmad
7. Ibrahim (Khalil)
8) Abdulhamid Maikudi Musa (07064560874):
Shi ma xa ne ga Alhaji Maikuxi, yana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, yana da ‘ya’ya (7)
‘Ya‘yan Abdulhamid Maikudi
1. Ishaq (Anwar)
2. Maryam
3. Kadija (Ummul khair)
4. Rahama (Siyama)
5. Bashir
6. Habiba
7. Abdulsamad
9) Ahmad Maikudi Musa: Shi ma xa ne ga Alh, Maikudi, yana zaune a Fagge, yana da ‘ya’ya (3)
‘Ya‘yan Ahmad Maikudi Musa
1. Sadiq
2. Aisha
3. Muhammad
10) Hadiza Maikudi Musa (08088151575): itama ‘ya ce ga Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, tana da ‘ya’ya biyu (2)
‘Ya‘yan Hadiza Maikudi Musa
1. Muhammad
2. Ishaq (Sultan)
11) Nasidi Maikuxi Musa (Yaya) 07060684104: shima da ne ga Alhaji Maikudi, yana zaune a Fagge, yana da ‘ya’ya (2)
‘Ya‘yan Yaya:
1. Ishaq (Areef)
2. Aliyu (Haidar)
12) Rukayya Maikudi Musa (07033002220): ‘Ya ce cikin ‘ya’yan Alhaji Maikudi, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Rijiyar Zaki, tana da ‘ya’ya Uku (3)
Yayan Rukayya Maikuxi
2. Muhseen
3. Fatima (Amatullah)
4. Habeebah (Amaturrahman)
13) Amina Maikudi Musa: ita ma ‘ya ce ga Alhaji Maikudi, tana aure a garin Zaria, tana da ‘ya’ya (2)
Yayan Amina Maikudi Musa
1. Ishaq
2. Ibrahim
14) Musa Maikudi (Abba) xa ne ga Alhaji Maikudi, Allah ya yi masa rasuwa ranar 21/07/2024.
15) Hauwa’u Maikudi Musa: (07081956849):Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Maikudi, tana da (1)
1. Ahmad
16) Rabi Maikudi Musa: (09073134402): Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Maikudi, tana Zaune a Fagge
17) Aseeya Maikudi Musa (08128246637): Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Maikudi, tana Zaune a Fagge
18) Mahmood Maikudi Musa (07017236162): Shi ma xa ne ga Alhaji Maikudi, yana Zaune a Unguwar Fagge
19) Isyaku Maikudi Musa (09037925938): Shi ma da ne ga Alhaji Maikudi, yana Zaune a Unguwar Fagge
20) Nura Maikudi Musa: Shi ma xa ne ga Alhaji Maikudi, yana Zaune a Unguwar Fagge.
21) Walidi Maikudi Musa: Shi ma da ne ga Alhaji Maikudi, yana Zaune a Unguwar Fagge
3. Alhaji Isah Musa (08035886008)
Alhaji Isah Musa shi ma da ne cikin ‘ya’yan Alhaji Musa, yana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, yana da ‘ya’ya Goma sha biyu (12).
Yayan Isa Musa
1) Hannatu (08032911183)
2) Jamila (08176969591)
3) Aminu (08065028358)
4) Musa (Abba) 07033363690
5) Ishak (Alhaji) (09038308012) `10. Fatima
6) Zainab (08067040085) 11. Muhammad
7) Khalil (08121707699) 12. Zakariyya
8) Isa (Babannan) (08123746100
9) Rabi (08155208164)
‘Ya’ya da Jikokin Isa Musa
1) Hajiya Hannatu Isa Musa (08032911183)
Hannatu Isa: ita ce babbar ‘ya ga Alhaji Isah, tana zaune a halin yanzu a Abuja, tana da ‘ya’ya (4)
‘Ya‘yan Hannatu Isa Musa
1. Bashir
2. Al’amin
3. Mujaheed
4. Muhammad
2) Jamila Isa Musa (08176969591)
Jamila Isa Musa: Tana cikin ‘ya’yan Alhaji Isah, tana da ‘ya’ya (6)
‘Ya‘yan Jamila Isa Musa
1) Rumasa’u
2) Rabi
3) Bilal
4) Bazallah
5) Lalla jalalah
6) Aisha (Nana)
3) Rabi Isa Musa (08155208164)
Rabi Isa Musa: Tana cikin ‘ya’yan Alhaji Isah, tana da ‘ya’ya (2)
‘Ya‘yan Rabi Isa Musa
1. Ahmad
2. Aisha
4) Zainab Isa Musa (08067040085): Tana cikin ‘ya’yan Alhaji Isah, tana da xaya (1)
‘Ya‘yan Zainab Isa Musa
1. Isa
5) Aminu Isa Musa (08065028358): Yana cikin ‘ya’yan Alhaji Isah, yana zaune a Unguwar Fagge, yana da ‘ya’ya Huxu (4)
Yayan Aminu Isa Musa
1. Jamila 3. Khadija
2. Fatima 4. Rabi’atu
6) Ishaq Isa Musa (Alhaji): Yana cikin ‘ya’yan Alhaji Isah, yana zaune a Unguwar Fagge, yana da ‘ya’ya (2)
‘Ya‘yan Ishaq Isa Musa
1. Hauwa
2. Zainab
7) Musa Isa Musa (Abba) (07033363690): Yana cikin ‘ya’yan Alh Isah, yana zaune a Fagge, yana da ‘ya’ya (5)
Yayan Musa Isa Musa
1. Hannatu 4. Muhammad
2. Isah 5.
3. Yusuf
3. Alhaji Ibrahim Musa (09025105573)
Shi ma xa ne ga Alhaji Musa, yana zaune a halin yanzu a Rijiyar Lemo, yana da ‘ya’ya (8).
‘Ya‘yan Alhaji Ibrahim Musa
1. Hafsiyya (Ta Rasu)
2. Abdullahi
3. Furaira
4. Usman
5. Binta (Ummi)
6. Ibrahim (Khalifa)
7. Aisha
8. Muhammad
‘Ya’ya da Jikokin Ibrahim Musa
1) Hafsiyya Ibrahim Musa: ita ce babbar ‘ya Alh. Ibrahhim, ta yi Aure har ta haifi ‘ya xaya kafin Allah yayi mata Rasuwa, Allah ya jiqanta Amin.
‘Ya‘yan Hafsiyya Ibrahim Musa
1. Sayyid
2) Abdullahi Ibrahim Musa: Shi ma xa ne ga Alh. Ibrahhim, yana zaune a Kurna
4. Adamu Musa (08034506323)
Yana cikin ‘ya’yan Alhaji Musa, a halin yanzu ya na zaune da iyalansa a Fagge, Allah ya arzurta shi da ‘ya’ya Goma sha biyu (12).
‘Ya’yan Adamu Musa
1. Hauwa’u (9032463214)
2. Aisha (08147046768)
3. Umar (07088334473)
4. Musa (07063099856)
5. Muhammad
6. Abubakar (07046230903)
7. Maimuna (07062466200)
8. Khadija
9. Usman
10. Aliyu
11. Fatima
12. Umassalama
‘Ya’ya da Jikokin Adamu Musa
1. Hauwa Adamu (09032463214) ita ce babar ‘ya ga Alhaji Adamu, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge, tana da ‘ya guda xaya (1)
‘Ya’yan Hauwa Adamu
1. Saudatu
2. Aisha Adamu (08147046768) ita ma ‘ya ce ga Alhaji Adamu, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge.
3. Maimuna Adamu 07062466200: ita ma ‘ya ce ga Alhaji Adamu, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge
4. Kadija Adamu: ita ma ‘ya ce ga Alhaji Adamu, tana zaune a halin yanzu a Unguwar Fagge
5. Musa Adamu: Shi ma xa ne ga Alhaji Adamu, yana zaune a halin yanzu a Fagge
6. Usman Adamu: Shi ma xa ne ga Alhaji Adamu, yana zaune a halin yanzu a Fagge
Aliyu Adamu da Fatima Adamu
Su ma ‘ya’ya ne ga Alhaji Adamu, yana zaune a halin yanzu a Fagge
5. Khadija Musa (Gambo): ita ma ‘ya ce ga Alhaji Musa, ita ma a halin yanzu ta na zaune a Unguwar Fagge, tana da ‘ya’ya Shida (6).
‘Ya‘yan Haj Gambo Musa
1. Auwalu (07060686076)
2. Ibrahim (08068311629)
3. Maryam
4. Fatihu
5. Sulaiman
6. Aisha (08093913789)
‘Ya’ya da Jikokin Khadija Musa (Gambo)
1) Auwalu: (07060686076) Shi ne babban xa ga Haj. Gambo, yana da ‘ya’ya Bakwai (7):
‘Ya‘yan Auwalu
1. Bello 5. Fatima
2. Musa 6. Faruk
3. Muhammad 7. Khadija
4. Auwal
2) Ibrahim: (08068311629) Shi ma xa ne ga Haj. Gambo, yana zaune a Burget, yana da ‘ya’ya 4:
‘Ya‘yan Ibrahim
1. Mubarak 3. Ahmad
2. Auwal 4. Muhammad
6. Fatima Musa (Asabe) (07086191592):
Asabe: Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Musa, a halin yanzu ta na Aure ne a Unguwar yalwa, tana da ‘ya’ya Shida (6):
‘Ya‘yan Fatima Musa (Asabe)
1. Maimuna
2. Rabi’u (09079126391
3. Faisal (08166775530)
4. Aina’u
5. Muhammad 6. Sajida
‘Ya’ya da Jikokin Fatima Musa (Asabe)
1) Maimuna: Ita ce babar ‘ya ga Baba Asabe tana zaune a Xandinshe da ‘ya’ya Goma Sha Biyu (12):
‘Ya‘yan Maimuna
1. Muhammad 7. Fiddausi
2. Usman 8. Sajida
3. Saddiku 9. Abdallah
4. Aliyu 10. Abdulaziz
5. Maryam 11. Halifa
6. Aisha 12. Husna
2) Rabi’u (09079126391): Shi ma yana cikin ‘ya’yan Baba Asabe, a halin yanzu yana da ‘ya’ya biyar (5) kamar haka:
‘Ya‘yan Rabi’u
1. Auwalu (Sultan)
2. Sunusi
3. Usman
4. Fatima
5. Al’Ameen
3) Faisal (08166775530): Shi ma yana cikin ‘ya’yan Baba Asabe, a halin yanzu yana zaune a Unguwar Birget:
7. Rukayya Musa (09034678716)
Hajia Rakiya: ita na xaya ce daga cikin ‘ya’yan Alhaji Musa, ita kuma ta na zaune ne da iyalanta a gida mai lamba 20 agree road Muchia Zaria ta Jihar Kaduna, ita kuma tana da ‘ya’ya (8)
‘Ya‘yan Rukayya Musa
1. Kabiru 08106066224
2. Halima 08032470677)
3. Aisha (07013323247)
4. Idris (07035362683)
5. Salmanu (08031135472)
6. Sukairaju (09036368481)
7. Abdulrahaman 09038338257
8. Musa (Abba)
‘Ya’ya da Jikokin Rukayya Musa
1) Alhaji Kabiru (09032463214) Shi ne babban xa ga Hajiya Rakiya, yana zaune a halin yanzu a Zaria, yana da ‘ya guda Takwas (8) Kamar haka:
‘Ya‘yan Alhaji Kabiru
1. Adamu
2. Ibrahim
3. Nuhu
4. Abdulmalik
5. Saudat
6. Amina
2) Halima (08032470677) Ita ma ‘ya ce ga Hajiya Rakiya, tana zaune a Zaria, tana da ‘ya’ya guda (9):
‘Ya‘yan Halima
1. Ummi
2. Umar
3. Hafsat
4. Mannir
5. Mas’uda
6. Salima
7. Aisha
8. Faisal
9. Saudat
Aisha (07013323247) Ita ma ‘ya ce ga Hajiya Rakiya, tana zaune a Abuja, tana da ‘ya’ya Biyar (5)
‘Ya‘yan Aisha
1. Maryam (09047701725)
2. Abdulrahman
3. Ibrahim
4. Abdul’aziz
5. Amina
3) Idris (07035362683) Shima xa ne ga Hajiya Rakiya, yana zaune a Zaria, yana da ‘ya’ya (4)
‘Ya‘yan Idris (07035362683)
1. Umar
2. Fatima
3. Rukayya
4. Aisha
4) Salmanu (08031135472) Shi ma xa ne ga Hajiya Rakiya, yana zaune a halin yanzu shima a Zaria, da ‘ya’ya biyu (2)
‘Ya‘yan Salmanu
1. Halima
2. Kabiru
Idris Musa
Idris Musa da ake kira da Xantalata shima xa ne daga cikin ‘ya’yan Alhaji Musa, shi ma yana zaune a Unguwar Fagee, yana da ‘ya xaya a halin yanzu.
‘Ya‘yan Idris Musa (Dantalata)
1. Khadija
8) Usamatu Musa (08038138629)
Usamatu Musa yana daga cikin ‘ya’yan Alhaji Musa, shi kuma yana zaune a halin yanzu a Unguwar Kuntau a cikin Birnin Kano, yana da ‘ya’ya Uku (3).
‘Ya‘yan Usamatu Musa
1. Safiyya (Shahida)
2. Karima
3. Ishaq
Abdulqadir Musa: shi ma xa ne ga Alhaji Musa, yana zaune a Unguwar Fagge, yana da ‘ya’ya Shida (6).
‘Ya‘yan Abdulkadir Musa
1. Xayyabatu
2. Ummukulsum
3. Musa (Khalifa)
4. Hauwa’u
5. Umar
6. Adamu
9) Aliyu Musa
Aliyu Musa shima xa ne ga Alhaji Musa, yana zaune a Fagge, yana da ‘ya’ya Huxu (4) a halin yanzu.
‘Ya‘yan Aliyu Musa
1. Aisha
2. Fatima
3. Usamatu
4. Ahmad
Kashi Na Uku
(3)
Muhammad Usman Kumurya
Xa ga Malam Usman Kumurya
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Xansa Alhaji Muhammad Usman (Mai Goro)
Muhammad Usman wato Baba Mai Goro, shine da na 3 ga Mallam Usman, shi ne ya gajeshi wajen yin fatauchi zuwa kudancin qasar nan wato Kurmi, inda yayi sana’ar Goro, har sai da rike sarautar Sarkin Hausawa, ya Auri mata biyu Hajiya Hauwa’u da ake kira da Hajiya iya Mai Qosai amma ita Allah bai basu haihuwa ba, sai kuma Hajiya Rukayya da ake kira Hajiya Bibi, ita ta haifa masa ‘ya‘ya biyu, daga bisani karamar ta rasu, sun zauna sun dade a can kurmi, bayan sun dawo Kano Allah yayi masa rasuwa.
Hajiya Bibi ta sake Aure a can Kurmi, har ta haifi ‘ya daya mai suna Hajiya Hassana wato Haj ‘Yan biyu, (a yanzu tana zaune a Lagos ita da ‘ya’yanta) bayan rasuwar Mijin da ta Aura acan, sai xanta Alh Zakari ya dawo da ita gida wajen sa suka zauna tare da Hajiya Iya, har zuwa lokacin da Allah yayi wa Haj Iya Rasuwa a 1988, ita kuma Bibi ta rasu a shekara ta 1989.
‘Ya’yan Muhammad Usman (Mai Goro)
1. Zakariyya (Alh. Amasha Ya Rasu 1/4/2012)
2. Sadiya (Asabe) Ta Rasu
1) Alhaji Zakari Muhammad Usman
Wanda da aka fi sani da Alhaji Amsha, shi ne xa xaya da ya rayu cikin ‘ya’yan da Alhaji Muhammad ya haifa, an haifeshi a Ayagi, yayi aure a gidan Mal. Usman, daga baya ya koma Kofar Kabuga da zama, kafin ya koma Rijiyar zaki inda Allah yayi masa rasuwa a ranar Asabar 1/04/2012. Ya rasu ya bar ‘ya’ya Goma (10) a raye inda Uku (3) suka rasu:
Yayan Zakariyya Muhammad Usman
1. Muhammad Auwal (07038775781)
2. Muhammad Sani (08038428244)
3. Rukayya (Lami) (07081188487)
4. Hauwa’u (Hajiya) (09036196499)
5. Amina (Ta Rasu)
6. Muhd. Salisu (08037499537)
7. Muhd. Rabi’u (07037158150)
8. Saifullahi (07035831748)
9. Abdulrashid (08039157299)
10. Zakariyya (Halifa) (08067037628)
11. Ibrahim (Abba) (Ya Rasu)
12. Abdulrazaq (Ya Rasu)
13. Aliyu (Baffa)
‘Ya’ya da Jikokin Zakariyya Muhammad
1) Auwal Zakari Muhammad (07038775781)
Shi ne babban xa ga Alhaji Zakari Muhammad (shine mawallafin wannan littafi) an haifeshi a Unguwar Ayagi ainihin gidan Mallam Usman, daga bisani suka koma Kofar Kabuga da zama, a halin yanzu yana zaune a Unguwar Rijiyar Zaki, yana da ‘ya’ya Uku (3)
‘Ya’yan Auwal Zakari
1. Rukayya Auwal Zakariyya (Iman) (08063707487)
2. Amina Auwal Zakariyya (Insaf)
3. Muhammad Al-Mustafa Auwal Zakariyya (Ayan)
2) Sani Zakaria Muhd: (08038428244)
Xa na biyu ga Alhaji Zakari (Shine Babban Limamin Masallacin Juma’a na Ibdur-Rahman dake Tudun Yola GRA) an haifeshi a Ayagi, daga bisani suka koma K/Kabuga, a halin yanzu yana zaune a Tudun Yola, yana da ‘ya’ya (7).
‘Ya ‘yan Sani Zakari Muhd
1. Muhammad (Sha’aban)
2. Zakariyyal Ansari
3. Maryamul Afaf
4. Amina
5. Rabi’a
6. Hauwa’u (Jidda)
7. Rukayya
1. Muhammad (Sha’aban): Shine babban xa ga Sani Zakariyya
2. Zakariyya (Ansar)
3. Afaf
4. Amina
3) Rukayya Zakari (Lami): Ita ce ‘ya ta Uku ga Alhaji Zakari an haifeta a Ayagi, a halin yanzu tana aure a Qofar Kabuga tana da ‘ya’ya (10):
‘Ya‘yan Rukayya Zakari
1. Hafasat 08039457190
2. Sadiyya 08127272062
3. Ni’imatullah 08081188587
4. Hadiyatullah (07065587008)
5. Safwatullah (Ya Rasu)
6. Fatima (Munazzafa)
7. Safwatullah (Yarasu)
8. Musa (Kalamullah)
9. Rukayya (Munifa)
10. Khairu Khalkillah
‘Ya’ya da Jikokin Rukayya (Lami)
1. Hafsa Musa: Ita ce babbar ‘yar Ruqayya, tana aure a Rimin Auzinawa tana da ‘ya’ya 2
‘Ya‘yan Hafsa
1. Mamunatu (Ishfaq)
2. Surayya
Sadiya Musa: Ita ma ‘yace ga Ruqayya, tana aure a Rimin Zakara tana da ‘ya (1)
‘Ya‘yan Sadiya
1. Zainab (Noor)
3. Ni’imatullah Musa: Shine xa na biyu ga Ruqayya, yana zaune a Kofar Kabuga
4. Hadiyatullah Musa: Shima xa ne ga Ruqayya, yana zaune a Kofar Kabuga
5. Fatima Musa (Munazzafa): ‘ya ce ga Ruqayya, tana zaune a Kofar Kabuga
4) Hauwa’u Zakari Muhammad: (Hajiya Iya): Itace ‘Ya ta huxu an haifeta a Qofar Kabuga a halin yanzu tana aure a Qofar Kabuga tana da ‘ya’ya Goma (10)
‘Ya‘yan Hauwa’u Zakari
1. Yahanasu (09122791456)
2. Khadija (09019065673)
3. Fatima (Sidiya)
4. Abdulbasi
5. Umar
6. Abdulrazak
7. Aisha
8. Hauwa’u
9. Fatima (Unaisa)
10. Jamilu
‘Ya’ya da Jikokin Hauwa’u Zakari Muhd (Hajiya)
1) Yahanasu Jamilu: Ita ce babbar ‘ya ga Hajiya an haifeta a Q/Kabuga, tana aure a Unguwar Xorayi tana da ‘ya (1)
‘Yar Yahanasu
1) Khadija (Ummul Islam)
2) Kadija Jamilu: Ita ma ‘ya ce ga Hajiya an haifeta a Q/Kabuga.
5) Salisu Zakari Muhd Usman: Shima xa ne ga Alhaji Zakari an haifeshi a Qofar Kabuga, daga bisani suka koma Rijiyar Zaki, a halin yanzu yana zaune a Rijiyar Zaki Kasan Xorawar Yan Kifi, yana da ‘ya’ya Uku,
Yayan Salisu Zakari Muhammad
1. Rukayya (Sabriyya)
2. Ummus-Salama
3. Aisha
6) Saifullahi Zakari Muhammad Usman: Shima xa ne ga Alhaji Zakari an haifeshi a Qofar Kabuga, , a halin yanzu yana zaune a Samegu yana da ‘ya’ya uku
Yayan Saifullahi Zakari Muhammad Usman
1. Amina (Siyama)
2. Rabi’a
3. Aisha
7) Abdulrashid Zakari Muhammad Usman: Shi ma xa ne ga Alhaji Zakari an haifeshi a Qofar Kabuga, daga bisani aka koma Rijiyar Zaki da shi, a halin yanzu yana zaune a Rijiyar Zaki yana da ‘ya’ya Uku
Yayan Abdulrashid Zakari
1. Rabi’a (Noor)
2. Zainab
3. Fatima
8) Rabi’u Zakari Muhammad Shi ma xa ne ga Alhaji Zakari an haifeshi a Q/Kabuga, yana zaune a Rimin Auzinawa.
9) Khalifa Zakari Muhammad
10) Aliyu Zakari Muhammad
Kashi Na Huxu
(4)
Amina Usman (Inna Hauwa)
‘Ya ga Malam Usman Kumurya
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Yarsa Amina
Amina Usman wacce ake kira da Inna Amina, ita ma ‘ya ce cikin ‘ya’yan Mal. Usman daga cikin ‘ya’yan da ya rasu ya bari, tayi Aure cikin birnin Kano, kuma Allah ya arzurta ta da ‘ya’ya Biyu:
‘Ya‘yan Amina Usman
1. Sa’idu (Baba Na Kafi) Ya Rasu a 2007
2. Abubakar (Uba na Kul-kul) Ya Rasu 9/12/2002
1. Sa’idu (Baba Agwa)
Alhaji Sa’idu da aka fi sani da Baba Agwa ko Baba na Keffi, shi ne babban xa ga Amina Usman, an haifeshi cikin birnin kano daga nan ya koma gari Keffi ta Jihar Nasarawa da zama, shima ya rasu ya bar ‘ya’ya hudu (4) kamar haka.
‘Ya‘yan Sa’idu (Baba Agwa)
1. Auwalu (Lawan) (08145554884)
2. Adamu (Ya Rasu 7/2/2023)
3. Zulaiha
4. Abubakar
‘Ya’ya da Jikokin Alhaji Sa’idu (Baba Agwa)
1) Auwal Sa’idu (Lawan): Shi ne babban xa ga Alhaji Sa’idu, an haifeshi cikin birnin Kano daga nan mahaifinsa ya koma da shi garin Keffi ta Jihar Nasarawa da zama, kafin daga bisani ya komo Kano da zama, yana da ‘ya’ya Shida (6).
‘Ya’yan Lawan Sa’idu
1. Maryam (09163847231)
2. Zubaida
3. Zahara’u
4. Aisha (Ummi)
5. Khadija
6. Naziru
‘Ya’ya da Jikokin Lawan Sa’idu
2) Maryam Lawan: ita ce babbar ‘ya ga Lawan Sa’idu tana da ‘yaya (7) Kamar haka:
‘Ya’yan Maryam
1. Rabi’a
2. Aisha
3. Saifullahi
4. Abubakar
5. Lawan (Alhaji)
6. Aliyu
7. Nura
Jikokin Maryam Lawan Sa’idu
‘Ya’yan Rabi’a
1. Ahmad
3) Zubaida Lawan: ita ma ‘ya ce ga Lawan Sa’idu, ita ma tana da ‘ya’ya bakwai (7) kamar haka:
‘Ya’yan Zubaida Lawan Sa’id
1. Abubakar
2. Zuhuriyya
3. Aisha
4. Aliyu (Haidar)
5. Fiddausi
6. Rabi’a
4) Fatima Lawan: ita ma ‘ya ce ga Lawan Sa’idu, tana da’y‘ya biyar (5) kamar haka:
‘Ya’yan Fatima Lawan Sa’id (Zahara’u)
1. Zahara’u
2. Abdullahi
3. Umar
4. Ibrahim
5. Halima
5) Aisha Auwal Sa’idu: ita ma ‘yace ga Lawan Sa’idu, ita ma tana da ‘ya’ya 3
‘Ya’yan Aisha Lawan Sa’id (Ummi)
1. Ayuba
2. Salisu
3. Adamu
6) Khadija Auwal Sa’idu: ita ma ‘ya ce ga Lawan Sa’idu tana da xa xaya
‘Ya’yan Khadija Lawan Sa’id
1. Isma’il
2) Adamu Sa’idu: shi ma xa ne ga Alhaji Sa’idu, an haife shi cikin birnin Kano daga nan mahaifinsa ya koma da shi garin Keffi ta Jihar Nasarawa da zama, kafin daga bisani ya komo Kano da zama, inda Allah yayi masa rasuwa ranar 7/02/2023 yana da ‘ya’ya Bakwai (7).
‘Ya‘yan Adamu Sa’idu
1. Hamza (08122423321)
2. Saidu (Abba)
3. Furera (Balaraba)
4. Ummu Kulsum
5. Nana Fiddausi
6. Amina
7. Usaini
3) Zulai Sa’idu: itama ‘ya ce ga Alhaji Sa’idu, a halin yanzu tana da ‘ya’ya Huxu (4).
Yayan Zulai Sa’idu (08082227403)
1. Salisu
2. Sadisu
3. Sabi’u
4. Maiyam (Ummi)
Jikokin Zilai Sa’idu
‘Ya‘yan Maryam (Ummi)
1. Shu’aibu
4) Abubakar Sa’idu: shima xa ne ga Alhaji Sa’idu, ya na da ‘ya’ya Uku (3) a hallin yanzu.
Yayan Abubakar Sa’idu
1. Ibrahim (Halifa)
2. Sadiya
3. Rukayya
3) Alh. Abubakar (Baba Na qul-qul): Da aka fi sani da Baba na qul-qul, shi ne xa na biyu ga Amina Usman, an haifeshi cikin kano, yayi rayuwar sa a Qul-qul cikin Unguwar Yalwa ta Karamar Hukumar Dala.
Allah yayi masa rasuwa ne ranar 9/12/2002, ya rasu yabar ‘ya’ya Tara (9).
‘Ya‘yan Abubakar (Uba Na Kul-Kul)
1. Habiba (08063190375)
2. Dauda (08023606613)
3. Furera (Laraba) (09039151977)
4. Aliyu (09021640045)
5. Auwalu (07038376018)
6. Binta (09039253218)
7. Ibrahim (07039074871)
8. Musa (08140828262)
9. Amina
‘Ya’ya da Jikokin Abubakar (Uba Na Kul-Kul)
1) Haj. Habiba Abubakar: itace babbar ‘ya ga Alhaji Abubakar, An haifeta Unguwar Yalwa (Qulqul), tayi, tayi aure a Kofar Waika tana da ‘ya’ya (11).
‘Ya‘yan Habiba Abubakar
1. Saadiku 08168485563)
2. Fatihu (07082304424)
3. Kamalu (08063643458)
4. Alawiyya (08144179945)
5. Hauwa’u (Ummi)
6. Ibrahim
7. Aba Yazid (08063001595)
8. Sadiya (09067826791)
9. Aisha
10. Sani (Khalifa (08082210129)
11. Khadija (09124421281)
‘Ya’ya da Jikokin Haji. Habiba Abubakar
1) Sadiqu Alkasim Jalabi (08168485563): Shine babban xa ga Haj Habiba, Ahalin yanzu yana zaune a Kofar Waika, yana da ‘ya’ya (6)
‘Ya‘yan Sadiqu
1. Abubakar
2. Alkasim
3. Jabir
4. Mahmuda
5. Adam
6. Aliyu (Hanif)
2) Kamalu Alkasim Jalabi (08063643458): Xa ne ga Hajiya Habiba shima, Ahalin yanzu yana zaune a Kofar Waika, yana da ‘ya’ya (5)
‘Ya‘yan Kamalu
1. Yahaya
2. Fatima
3. Maimuna
2. Amina
3. Alkasim (Arifullahi)
3) Fatihu Alkasim Jalabi (07082304424): Shi ma xa ne ga Haj Habiba, Ahalin yanzu yana zune a Kofar Waika, yana da ‘ya’ya (3)
Yayan Fatihu
4. Kabiru
5. Sadiku (Sabir)
6. Hujjatullahi
4) Alawiyya Alkasim Jalabi: Ita ma ‘ya ce ga Haj Habiba, tana zaune a Kofar Waika, bayan rasuwar Mijinta tana da ‘ya’ya (4) xaya ya rasu.
‘Ya‘yan Alawiya
1. Abdullahi
2. Fatima
3. Abdulrahman (Yarasu)
4. Zannuraini
5) Hauwa Alkasim Jalabi (Ummi): Ita ma ‘ya ce ga Haj Habiba, tana da ‘ya’ya (3)
‘Ya‘yan Hauwau (Ummi)
1. Hamza (Hibban)
2. Maryam (Mubina)
3. Abubakar (Sadiq)
6) Sadiya Alkasim Jalabi (09067826791): Ita ma ‘ya ce ga Haj Habiba, tana da ‘ya’ya (2)
‘Ya‘yan Sadiya
1. Ramlatu (Munifa)
2. Ahmad (Jawwad)
7) Aisha Alkasim Jalabi: Ita ma ‘ya ce ga Haj Habiba tana Zaune a Kofar waika.
8) Aba Yazid Alkasim Jalabi: (08063001595) Shi ma ‘xa ne ga Haj Habiba yana Zaune a Kofar waika.
9) Khadija Alkasim Jalabi (09124421281): Ita ma ‘ya ce ga Haj Habiba tana Zaune a Kofar waika.
2. Alhaji Dauda Abubakar (08023606613)
Xa ne ga Alhaji Abubakar, an haifeshi a Unguwar Yalwa, a yanzu ya na zaune a Kofar Waika yana da ‘ya’ya (16).
Yayan Dauda Abubakar
1. Abdulrahaman
2. Mustafa
3. Abubakar (Halifa)
4. Umar
5. Aliyu
6. Hamza
7. Aisha
8. Usman
9. Fatima
10. Hadiza
11. Ahamd
12. Mansur
13. Sadiya
14. Amina
15. Hafsa
16. Rukayya
1) Abdulrahman Dauda Abubakar: Shi ne babban xa ga Alhaji Dauda yana Zaune a gidan Mahaifinsa a Kofar waika.
3. Furera Abubakar (Laraba): ita ma ‘ya ce ga Alhaji Abubakar, ita ma tana zaune a halin yanzu a Kofar Waika tana da ‘ya’ya Goma sha xaya
‘Ya‘yan Furaira Abubakar (Laraba)
1. Zahara’u
2. Yakuba (08108216810)
3. Aminu (08108187202)
4. Shamsuddin (07062299030)
5. Mikidaru (08027039450)
6. Marakisiyya
7. Maryam
8. Amina (09039009368)
9. Umar (08137753777)
10. Bilkisu
11. Husna (09021131940)
‘Ya’ya da Jikokin Furere Abubakar (Laraba)
1) Zahara’u: ita ce babbar ‘ya ce ga Furera Abubakar, tana da ‘ya’ya Hudu (4) Kamar Haka:
‘Ya‘yan Zahara’u
1. Bilkisu
2. Salisu
3. Habiba
4.
Fatima
2) Marakisiyya: ita ma ‘ya ce ga Furera Abubakar, ita ma tana da ‘ya’ya Hudu (4) Kamar Haka:
‘Ya‘yan Marakisiyya
1. Mamuda
2. Ahmad
3. Zakariyya (Mukarram)
4. Fatima (Hanan)
3) Bilkisu: ita ma ‘ya ce ga Furera Abubakar, tana da xa xaya.
‘Ya‘yan Bilki
1. Muhammad
4) Maryam: ita ma ‘ya ce ga Furera Abubakar, tana da ‘ya’ya biyu (2) Kamar Haka:
‘Ya‘yan Maryam
1. Rukayya
2. Fatima
5) Shamsuddeen: Shi ma xa ne ga Furera Abubakar, yana Zaune a Kofar Waika:
6) Miqidaru: Shi ma xa ne ga Furera Abubakar, yana Zaune a Kofar Waika
7) Yakubu: Shi ma xa ne ga Furera Abubakar, yana Zaune a Kofar Waika
8) Aminu: Shi ma xa ne ga Furera Abubakar, yana Zaune a Kofar Waika
1. Auwalu Abubakar (07038376018)
Auwal: shi ma xa ne ga Alhaji Abubakar, ya na zaune a Unguwar Davai, yana da ‘ya’ya (5)
‘Ya‘yan Auwalu Abubakar
1. Rahinatu (Ummi)
2. Aisha
3. Hajara (Hajia)
4. Abubakar
5. Ibrahim
2. Aliyu Abubakar (09021640045)
Aliyu Abubakar shi ma xa ne ga Alhaji Abubakar, ya na zaune a yalwa, ya haifi ‘ya’ya huxu (4)
‘Ya‘yan Aliyu Abubakar
1. Zulaiha (Tarasu)
2. Hadiza
3. Umar (Yarasu)
4. Amina
3. Binta Abubakar (07048192619)
Binta: Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Abubakar, ta na zaune a Kofar Waika, tana da ‘ya’ya (10)
‘Ya‘yan Binta Abubakar
1. Aminu
2. Zainab (Ummi)
3. Aisha(08104066354)
4. Khadija (07065360536)
5. Usman (Walid) 8. Umar
6. Hajara 9. Sa’idu
7. Sadik (Amir) 10. Ibrahim
‘Ya’ya da Jikokin Binta Abubakar
1) Zainab: ita ce babbar ‘ya ce ga Binta Abubakar, tana da ‘ya’ya Uku (3) Kamar Haka:
‘Ya‘yan Zainab (Ummi) 08124497267
1. Ishak (Hanif)
2. Gibrima
3. Amina
2) Aisha: ita ma ‘ya ce ga Binta Abubakar, tana da xa xaya:
‘Ya‘yan Aisha (08104066354)
1. Ibrahim
4. Ibrahim Abubakar (07039074871)
Ibrahim Abubakar: shi ma xa ne ga Alhaji Abubakar, ya na zaune a Kofar Waika, yana da ‘ya’ya Shida (6)
‘Ya‘yan Ibrahim Abubakar
1. Fatima
2. Dauda
3. Umma Salima
4. Hajara (Hajia) (Tarasu)
5. Aisha
6. Alkasim
5. Musa Abubakar (08024155644)
Musa Abubakar shi ma xa ne ga Alhaji Abubakar, ya na zaune a Kofar Waika, yana da ‘ya’ya (5)
‘Ya‘yan Musa Abubakar
1. Junaidu
2. Rukayya (Hajiya)
3. Fasihu
4. Muhd. Yasin
5. Abubakar
6. Amina Abubakar (07039074871)
Amina Abubakar ita ma ‘ya ce ga Alhaji Abubakar, ta na zaune a Unguwar Davai, tana da ‘ya’ya Shida (6)
‘Ya‘yan Amina Abubakar
1. Zainab
2. Habiba
3. Alkasim
4. Fatima
5. Usaina
6. Hajara
Kashi Na Biyar
(5)
Sulaiman Usman Kumurya
Xa ga Malam Usman Kumurya
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Xansa Alhaji Sulaiman Usman Kumurya
Baba Sule ko Baba Mai Lemo: Shi ne xa na Biyar ga Mal. Usman, shi ma an haifeshi a Unguwar Ayagi, ya taso a nan Kano, har yayi Aure ya haifi ‘ya’ya Huxu a nan Kano.
Dalilin Zaman sa a Zaria: Alh. Sule ya koma Zaria ne da zama kasan cewar mahaiyarsa Hassana bayan rasuwar Mal. Usman, sai ta yi Aure a Bakin Ruwa Gidan Gobirawa, sai Mijin da ta aura yaje wajen dan’uwansa da yake sarkin Kasuwa a Zaria, sai dan’uwan nasa ya gayyace shi da ya koma zaria da zama, sai ya tafi da ita Hassana din, acan ne ta haifi Alhaji Tukur Baitul Mali da Baba Audi, tin yana zuwa yana dawowa Kano daga baya sai Alh, Tukur da ya rikeshi tamkar Mahaifi ya roqeshi da ya koma Zaria da zama, bayan ya komane ya qara Aure ya haifi ‘ya’ya 2 a Zaria, gaba xaya ya haifi ‘ya’ya Shida (6). Alhaji Tukur bayan mahaifinsa ya rasu, sai ya taso tare da Alhaji Sule inda ya riqeshi tamkar Mahaifinsa, bayan ya manyanta sai xansa Alh. Garba (Uban Kano) ya dawo dashi Gida Unguwar Ayagi har zuwa lokacin da Allah ya yi masa rasuwa a watan Mayu na 1990.
‘Ya’yan Sulaiman Usman (Mai Lemo)
1. Muhammadu Inuwa (Ya Rasu)
2. Maryam Lami Ta rasu
3. Abubakar Garba (Uban Kano (08036350770)
4. Idris Sulaiman (Dan Zaria) ya Rasu
5. Fatima (Jummai) (08166458578)
6. Muhammadu Sani (07039622130)
1) Muhammad Inuwa Sulaiman Usman
Muhd Inuwa Sulaiman Usman: Shine babban xa ga Alhaji Sulaiman Usman, an haifeshi a Unguwar Ayagi, Mahaifiyarsa ‘yar Asalin Unguwar Dala ce ta jihar Kano, daga baya sai Alh. Tukur ya dawo dashi Zariya, kasancewar ya mayar da Mahaifin sa Alh. Sule tamkar Uba a wajensa, nan yaci gaba da rayuwa a Zariya, har zuwa lokacin da Allah ya yi masa rasuwa ranar 31/07/1981, ya rasu ya bar ‘ya’ya Goma (10) kamar haka:
‘Ya‘yan Inuwa Sulaiman
1. Amina M Inuwa (Ladi) Tarasu (2008)
2. Shehu M. Imuwa (08035297397)
3. Tukur M. Inuwa (Alhaji)
4. Adamu M. Inuwa (08065983356)
5. Umar M. Inuwa (08038898232)
6. Hadiza M. Inuwa (07032104865)
7. Rukayya (Gaje) (08032104865)
8. Musa M. Inwa (07060505024)
9. Maryam (Mama) (08060166840)
10. Sulaiman (Tanimu)
‘Ya’ya da Jikokin Inuwa Sulaiman Usman
1) Amina M. Inuwa Sulaiman Sulaiman (2008)
Amina (Ladi): Ita ce babbar ‘ya ga Alhaji Inuwa Sulaiman, an haifeta a garin Zaria, tayi aure har ta hayayyafa har zuwa lokacin da Allah ya yi mata rasuwa a shekara ta 2003, ta shahara akan Zumunci, domin ita ta kawo da yawa daga ‘yan’uwanta na Zaria Kano inda ta nuna musu danginsu, ta rasu ta bar ‘ya’ya (4):
‘Ya‘yan Amina Inuwa Sulaiman Usman (Ladi)
1. Abubakar (08032222434)
2. Sadiya (08034453513)
3. Hauwa (08133123864)
4. Muzakkir (08060956532)
‘Ya’ya da Jikokin Amina Inuwa Sulaiman
1) Abubakar: Shi ne babban xa ga Ladi, ya na zaune a Zaria da ‘ya’’ya Shida (6).
1. Zulaihat 4. Amina
2. Idris 5. Usman
3. Hassan 6. Khadija
2)Halima Sadiya: ita ma ‘ya ce ga Ladi, ita ma tana da ‘ya’ya 7.
‘Ya’yan Sadiya:
1. Nusaiba 5. Hafsa
2. Khadija 6. Khalid
3. Hamza 7. Jabir
4. Usman
3) Hauwa: ita ma ‘ya ce ga Ladi, ita ma tana Aure a Zaria tana da ‘ya’ya bakwai (7) kamar Haka:.
‘Ya’yan Hauwa
1. Ibrahim 5. Al’amin
2. Amina 6. Umar
3. Aisha 7. Zainab
4. Sulaiman
4) Muzakkir: Shi ma xa ne ga Ladi, ya na zaune a halin yanzu a garin Zaria.
5) Shehu M. Inuwa Sulaiman Usman (08035297397): Shi ma xa ne ga Alh Inuwa, an haifeshi a Zaria, ya na zaune a Anguwar Dirimi da iyalansa yana da ‘ya’ya Huxu (4) kamar haka:
‘Ya‘yan Shehu Inuwa Sulaiman Usman
1. Muhammad
2. Abdulrahman
3. Nana Aisha
4. Mariya
6) Tukur M. Inuwa Sulaiman (Alhaji):
Shi ma an haifeshi a Zaria yana zane a Anguwar Durumi da ke cikin garin na Zaria, yana da ‘ya’ya Tara (9)
‘Ya‘yan Tukur (Alhaji)
1. Aminu (07047903686)
2. Abubakar (Halifa)
3. Khalid
4. Kabir 7. Amina
5. Mu’azu 8. Zulaihat
6. Sa’adatu 9.Yusuf
Aminu Tukur M Inuwa (07047903686): Shi ne babban xa ne ga Alhaji Tukur, an haifeshi a Zaria.
7) Adamu M. Inuwa Sulaiman Usman (08065983356)
Adamu M. Inuwa: Shima xa ne ga Muhd Inuwa, an haifeshi a garin Zaria, yana zaune a Unguwar Dirimi da iyalansa yana da ‘ya’ya bakwai (7)
‘Ya‘yan Adamu M. Inuwa
1. Muhd. Inuwa (Alhaji)
2. Zaliha (Baby)
3. Ammar
4. Fatima
5. Hafsat
6. Umar
7. Usman (Yarasu)
1. Muhammad Inuwa: Shi ne babban xa ne ga Adamu M. Inuwa, an haifeshi a a Zaria ya kamala karatunsa na Bsc Marine Operations a Centurion University ta qasar India.
8) Umar M. Inuwa Sulaiman Usman (08038898232)
Umar Inuwa Sulaiman Usman: Shima xa ne ga Alhaji Inuwa Sulaiman Usman an haifeshi a Zaria, yana zaune a Unguwar Dirimi cikin Garin Zaria da iyalansa, yana da ‘ya’ya huxu (4):
‘Ya‘yan Umar Inuwa Sulaiman Usman
1. Ahmad
2. Khadija
3. Yahaya
4. Rukayya
9) Hadiza Inuwa Sulaiman Usman (07032104865):
Hadiza M. Inuwa: Ita ma ‘ya ce ga Alh Inuwa Sulaiman Usman, an haife ta a garin Zaria, tana da ‘ya’ya Huxu (4):
‘Ya‘yan Hadiza Inuwa
1. Samha (07032099857)
2. Aminu
3. Sa’adatu
Jikokin Hadiza Inuwa Sulaiman Usman
1. Samha: Ita ce babbar ‘ya ga Hadiza ta na garin Zaria, tana da ‘ya’ya biyu (2)
‘Ya‘yan Samha
1. Ibrahim Mu’azzam
2. Jameel
10) Rakiya M. Inuwa Sulaiman Usman (Gaje) (08032104865): An haife ta a garin Zaria, tana da ‘ya’ya Goma (10) Kamar Haka:
‘Ya‘yan Rukayya M Inuwa
1. Sa’idu
2. Sumayya
3. Asmau (Ta Rasu) 7. Muhammad
4. Badamasi (Halifa) 8. Hannatu
5. Amina (Tarasu) 9. Aliyu
6. Usman 10. Ummul Khairi
‘Ya’ya da Jikokin Rukayya M Inuwa (Gaje)
Sumayya: ‘Ya ce ga Hadiza ta aure a garin Zaria, tana da ‘ya’ya Huxu (4) Kamar haka:
‘Ya‘yan Sumayya
1. Fatima
2. Abdulrahman
3. Amina
4. Maryam
Musa Inuwa Sulaiman Usman (07060505024)
Shi ma xa ne ga Alh Inuwa, an haifeshi a garin Zaria yana zaune a Unguwar Dirimi cikin Garin Zaria da iyalansa, yana da ‘ya’ya Bakwai (7):
‘Ya‘yan Musa M Inuwa Su
1. Habbab
2. Sumayya
3. Zainab
4. Hamza 6. Maimunatu
5. Aliyu 7. Yasir
11) Maryam M Inuwa (Mama) (08060166840): Ita ma an haife ta a Zaria tana da ‘ya’ya Takwas (8):
‘Ya‘yan Maryam M. Inuwa
1. Imran
2. Asma’u
3. Muhammad
4. Bilal
5. Aisha
6. Hafsa
7. Zulaihat
8. Amatullah
12) Sulaiman M. Inuwa: da ake kira da Tanimu, Shi ma xa ne ga Alhaji Inuwa Sulaiman Usman yana zaune a Zaria yana da ‘ya’ya (5) :
‘Ya‘yan Tanimu Inuwa Sulaiman Usman
1. Safiyyah
2. Zakariyya
3. Ja’afar
4. Anas
5. Huzaifa
3. Maryam Sulaiman (Lami): Ita ma ‘ya ce ga Alhaji Sulaiman an haife ta a Kano daga baya Kakarta Hassana ta mayar da ita wajenta a Zaria, nan ta ci gaba da rayuwarta har lokacin da ta Auri Mal. Hassan Magini a Unguwar Babban Gwani, Allah yayi mata rasuwa ne a wajen haihuwa, Allah ya jiqanta Ameen.
4. Abubakar Sulaiman (Uban Kano) 08036350770
Alh. Uba Sulaiman: Wanda aka fi sani da Baba Garba, Shi ma an haifeshi a Unguwar Ayagi cikin Shekara ta 1959, yayi karatunsa a ABU Zaria da Kasar Amurika, yayi aikin Gwamnati a Ma’aikatu da dama, yayi ritaya a Matsyin Babban Darakta a Ma’aikatar Ilimi, shine ya dawo da Mahaifinsa Alh. Sule zuwa gida Kano bayan ya manyanta.
A yanzu shi ne babban Jikan Mal. Usman cikin Jikokin biyar da suka rage a raye, yana zaune a gida mai lamba 110 dake Unguwar Kundilar Gandu cikin Birnin Kano.
5. Idris Sulaiman Usman (Xan Zaria)
Idris: Wanda aka fi sani da Xan Zariya, an haifeshi a Ayagi, daga baya ya zauna a Zaria, shi yasa ma ake kiransa da Xan Zaria, yayi Aure a Kano ya rayu a nan har zuwa lokacin da Allah ya yi masa rasuwa a 1982, ya rasu ya bar ‘ya’ya Huxu (4) kamar haka:
‘Ya‘yan Idris Sulaiman Usman (Dan Zaria)
1. Maryam Idris Sulaiman (09012025576)
2. Bashari Idris Sulaiman (Yarasu)
3. Tukur Idris Sulaiman (07011397812)
4. Hauwa Idris Sulaiman
‘Ya’ya da Jikokin Idris Sulaiman Usman
1) Maryam: Ita ce babbar ‘ya ga Idris an haifeta a Kano, a halin yanzu tana zaune a Kofar Waika da ‘ya’yanta Huxu (4).
‘Ya‘yan Maryam Idris
1. Abubakar
2. Umar (09123968984)
3. Usman (07041928804)
4. Zainab
2) Tukur Idris Sulaiman Usman
Tukur Idris Sulaiman Usman: Shima xa ne ga Marigayi Xan Zaria an haifeshi a Unguwar Ayagi, a halin yanzu yana zaune da iyalansa a Unguwar Davai.
3. Hauwa Idris Sulaiman Usman:
Ita ma ‘ya ce ga Xan Zaria an haifeta a Kano, a halin yanzu tana zaune a Unguwar Mai’aduwa da ‘ya’yanta Shisa (6)
‘Ya‘yan Hauwa Idris Sulaiman Usman
1. Abdullahi
2. Yusuf
3. Idris
4. Mariya
5. Ahmad
6. Zulaihat
6. Fatima Sulaiman Usman (Jummai)
Fatima Sulaiman Usman: Wacce ake kira da Jummai, ita ma ‘ya ce ga Baba Mai Lemo, an haifeta a garin Zaria, bayan mahaifinta ya koma Zaria daga Kano da zama, tayi auren Zumunci da dan’uwanta Abubakar xa ga Inna Furera, sun haifi ‘ya’ya Tara (9) biyu sun rasu a halin yanzu bakwai suna raye:
‘Ya‘yan Fatima Sulaiman (Jummai) (08166458578)
1. Furaira (Mammy) Tarasu 27/8/2020
2. Saliha (Ummi) (08024438228)
3. Abdulmumin (08149269971)
4. Hadiza (Baby) (07033089814)
5. Sulaiman (Abba) (08133475274)
6. Hafsat
7. Mariya
8. Haruna (Ya Rasu)
9. Ahmad
‘Ya’ya da Jikokin Fatima Sulaiman (Jummai)
1. Furera Abubakar (Mamy): Ita ce babbar ‘ya ga Jummai an haifeta a cikin Garin Zaria, Allah yayi mata rasuwa ranar 27/08/2020, Allah ya jiqanta.
2. Saliha Abubakar (Immi) (08140529530): ita ma ‘ya ce ga Abubakar da Jummai an haifeta tayi aure a Zaria tana da ‘ya’ya Biyu (2):
‘Ya’yan Saliha Abubakar (Ummi)
1) Adamu
2) Fatima
3) Hadiza Abubakar (Baby) (07033089814): Ita ma ‘ya ce ga Jummai an tana aure a cikin Garin Zaria tana da ‘ya’ya (2):
‘Ya’yan Hadiza (Baby)
1. Farima
2. Usman
3. Sani Sulaiman Usman (Baba Sani) (07039622130)
Baba Sani: Shi ne qaramin xa ga Alhaji Sulaiman Usman (Baba Mai Lemo) kuma shine Auta a dukkan jikokokn Mal. Usman, shi ma a Zaria aka haife shi, anan ya ke da zama da iyalansa, ya haifi ‘ya’ya uku (3) amma Allah ya yiwa biyu Rasuwa, yanzu saura Xaya
‘Ya‘yan Sani Sulaiman Usman
1. Khadija Sani Sulaiman (Ikram) Ta Rasu
2. Al’ameen Sani Sulaiman
3. Sulaiman Sani Sulaiman (Ya Rasu 18/1/2025) Shine Karamin a wannan Hoton
Kashi Na Shida
(6)
Idris Usman Kumurya
(Idi Xan Shehu)
Xa ga Malam Usman Kumurya
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Xansa Mallam Idris Usman (Idi Xan Shehu)
Idris Usman wato Idi Xan Shehu shine da na 6 ga Mallam Usman Kumurya, shima ya rayu a Unguwar Ayagi ya zauna a gidan da iyalansa, Baba A’uwa (Mahaifiyar Inna Yalwa da Baba Saude) da kuma Baba Uwa (Mahaifiyar Hassan da Hussaini) haka zalika ya auri Baba Hakama (Mahaifiyar Adamullah amma ba shine mahaifinsa ba), a gidan suka zauna har zuwa lokacin da Allah yayi masa rasuwa, Allah ya jikansu baki daya.
Yayan Idris Usman (Idi Dan Shehu)
1. Aisha (Inna Yalwa) Ta Rasu
2. Saude (Ta Rasu)
3. Hassan (09093124024)
4. Hussaini (Yarasu 27/3/2016)
Jikokin Idris Usman (Idi Dan Shehu)
1) Aisha Idris Usman (Inna Yalwa): Ita ce babbar ‘ya ga Baba Idi, an haifeta a Ayagi, tayi aure a Mai’aduwa, ita ce Uwargida ga Alhaji Ibrahim Mahaifin su Marigayi Rufa’i Ayagi, da Khalifa Faruk Ibrahim Ayagi, sai dai ita Allah bai bata haihuwa ba, sai ‘ya’yan dangi data rike da dama ciki har da shi Rufa’i Ayagi da ta rike tin yana Jariri har zuwa karshen Rasuwarta.
2) Hajiya Saudat Idris Usman (Baba Saude): Ita ce ‘Ya ta biyu ga Baba Idi, an haifeta a Ayagi, tayi aure a Aisami, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya Takwas (8)
Yayan Saude Idris Usman
1. Aisha (Yar yaye) (07014166467)
2. Rabi’u (08034561223)
3. Musbahu (08062884012)
4. Asma’u (09035876910)
5. Abdulrashid (Yarasu)
6. Suwaiba (Tarasu)
7. Ummahani (Tarasu 2000)
8. Hauwa (Jummai) (09063125560)
‘Ya’ya da Jikokin Saude Idris Usman
1. Haj. Aisha Lwan Didi: (07014166467)
Hajiya ‘Yaryaye): Ita ce babbar ‘ya ga Baba Saude, an haifeta a Kabuga Aisami, tayi aure a Aisami, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya 2 (2) kamar haka:
Yayan Aishatu (Yaryaye)
1. Amina (07019083566)
2. Zainab (09063511301)
Jikokin Aishatu (Mama Yaryaye)
1) Amina: Ita ce babbar ‘ya ga Hajiya ‘Yaryaye, an haifeta a Kabuga Aisami tayi aure, tana da ‘ya’ya (4):
Yayan Amina
1. Nazifa
2. Abduljalal
3. Aisha
4. Zakariyya
2) Zainab: (09063511301) Ita ma ‘ya ce ga Haj. Aisha, an haifeta a Kabuga Aisami tayi aure, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya (3) kamar haka:
Yayan Zainab
1. Muhammad Anwar
2. Abdulhalim
3. Mustafa
4. Saudatu
5. Safwan
6. Iliyasu
2. Alhaji Rabi’u Lawan Didi: (08034561223
Rabiu: Shi ma xa ne ga Baba Saude, an haife shi a Aisami, yayi aure a Aisami, kafin daga bisani ya koma gidansa dake Xandishe Gabas a halin yanzu, Allah ya Albarkace shi da ‘ya’ya Goma Sha xaya (11):
Yayan Rabi’u
1. Fiddausi (07065181664)
2. Fatima (08026814578)
3. Habiba (09020991196)
4. Zainab
5. Hasina
6. Salmanu
7. Saudat
8. Abdullahi
9. Zakariyya
10. Ummu-hani
11. Abubakar Sadiq
‘Ya’ya da Jikokin Rabiu Lawan Didi
1) Fiddausi Rabiu: (07065181664) Ita ce babbar ‘ya ga Rabiu, an haife ta a Kabuga Aisami tana da ‘ya’ya (2) kamar haka:
‘Ya’yan Fiddausi Rabiu
1. Al-Ameen
2. Muhammad (Murad)
2) Fatima Rabiu Momy): (08026814578) Ita ma ‘ya ce ga Rabiu, an haife ta a Aisami tayi aure, tana da ‘ya’ya (2) kamar haka:
‘Ya’yan Fatima Rabiu (Momy)
1. Fatima
2. Rabi
3. Alhaji Misbahu Lawan Didi: Shi ma xa ne cikin ‘ya’yan Baba Saude, an haife shi a Unguwar Aisami, sai dai ya hadu da lalurar ciwon Shan-Inna tun yana yaro, inda kafafuwan sa biyu baya iya tafiya da su, sai a keken zama, duk da wannan lalura tasa, hakan bai saka zuciyar sa ta mutu ba, ya dage da neman ilimi da Sana’a, har Allah ya daukaka shi sai da ya rike shugabancin masu bukata na musamman na Jamiyya mai Mulki a Nigeria APC daga 2011 zuwa 2014, ya shugabanci Qungiyoyin masu Bukata na Musamman da dama amatakin Jiha da Qasa, yayi aure a Aisami daga baya ya koma Abuja da zama, kafin daga bisani ya koma gidansa dake Xandishen Yamma a halin yanzu shine Chairman kuma mamallakin Kamfanin Shinkafa na Didi Rice dake Kwanar Dawaki a Jihar Kano, Allah ya Albarkace shi da ‘ya’ya (9) kamar haka:
Yayan Misbahu
1. Rukayya (08143678441)
2. Bilal (09167012135)
3. Khadija
4. Fadima
5. Amina
6. Muhammad
7. Lawan
8. Misbahu
9. Saudat
Ruqayya Misbahu: (08143678441) Ita ce babbar ‘ya ga Misbahu, an haife ta a Aisami tayi aure a Sule Ja.
4. Hajiya Asma’u Lawan Didi:
Asma’u: Ita ma ‘ya ce ga Baba Saude, an haifeta a Kabuga Aisami, tayi aure a Aisami, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya (4) kamar haka:
Yayan Asma’u
1. Fatima (Ummi)
2. Aisha (07066457255)
3. Sa’adatu (08162266667)
4. Khadija (09166181875)
‘Ya’ya da Jikokin Asma’u Lawan Didi
1) Fatima (Ummi): Ita ce babbar ‘ya ga Asmau, an haife ta a Aisami tayi aure, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya shida (6):
Yayan Fatima (Ummi)
1. Ahmad
2. Aisha
3. Abdullahi
4. Muhammad Sani
5. Muhammad Sadisu
6. Ahmad
2) Aisha Musa: (07066457255) Ita ma ‘ya ce ga Asmau, an haife ta a Kabuga Aisami tayi aure a Rijiyar Zaki, tana da ‘ya’ya Shida (6):
Yayan Aisha
1. Ahmad (Hanif)
2. Maryam (Afaf)
3. Abubakar (Sabir)
4. Safiyya
5. Musa (Arif)
6. Abdulrashid
3) Sa’adatu Musa: (08162266667) Ita ma ‘ya ce ga Asmau, an haifeta a Kabuga Aisami tayi aure, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya (3) kamar haka:
‘Ya’yan Sa’adatu
1. Muhammad Ashrab
2. Muhammad Kusamu
3. Abubakar
4) Khadija Musa: (09166181875) Ita ma ‘ya ce ga Asmau, tana Aure a Jihar Kaduna ta haifi ‘yan tagwaye amma xaya ya koma.
‘Ya’yan Khadija
1. Hassan
2. Hussaini (Ya Rasu)
5. Ummahani Lawan Didi
Ummahani: Ita ma ‘ya ce ga Baba Saude, an haifeta a Aisami, tayi aure a Rimin Zakara, ta haifi ‘ya’ya (4) kafin Allah yayi mata rasuwa a ranar 28/02/2012.
‘Ya’yan Ummahani
1. Abdulhamid
2. Ahmad (Alhaji)
3. Najashi
4. Nasiba
1) Abdulhamid Umar (09129748887) ‘Xa ne ga ga Marigayiya Ummahani, yana Zaune a gidan Mahaifin sa a Rimin Zakara
2) Ahmad Umar Aminu (Alhaji): ‘Xa ne ga ga Marigayiya Ummahani, yana Zaune a gidan Mahaifin sa a Rimin Zakara.
3) Naseeba: (09031406093 ita ma ‘ya ce ga Marigayiya Ummahani, tana Zaune a gidan Mal. Hassan Idris Usman.
6. Hauwa Lawan Didi (Jummai): (09063125560)
Hauwa (Jummai): Ita ma ‘ya ce ga Baba Saude, an haife ta a Kabuga Aisami, tayi aure a Garin Zarewa, Allah ya Albarkace ta da ‘ya’ya (2) amma xaya ta rasu:
Yayan Hauwa (Jummai)
1. Aisha (Tarasu)
2. Saudat (Mama)
Saudat (Mama) (08083042548) ita ce babbar ‘yaa ga Hauwa Jummai, tana Aure a garin Zarewa ta haifi ‘ya Mace amma ta rasu kafin suna.
3) Hassan Idris Usman (Baba Hassan)
Hassan Idris Usman (Baba Hassan) (09093124024): Shi ma xa ne ga Baba Idi, an haife su (Da Usainin sa) a Ayagi, yayi aure a ainihin gidan Mallam Usman inda ya haifi wasu daga ‘ya’yansa kafin daga bisani yakoma gidan sa dake Unguwar Bajallabe Allah ya albarkace shi da ‘ya’ya (11) kamar haka:
Yayan Hassan Idris
1. Idris (Halifa) (Yarasu Ranar 14/4/2011)
2. Usman (09010474483) 7. Idris (Halifa karami)
3. Zainab (07025495829) 8. Zakariyya
4. Muhammadu 9. Fatima
5. Rukayya 10. Maryam
6. Amina 11. Abbas
1.) Usman Hassan Idris: (09010474483) Xa ne ga Mal. Hassan an haife shi a Ayagi yana zaune a gidan Mahaifinsa dake Bajallabe.
1) Zainab Hassan Idris: (07025495829) ‘Ya ce ga Mal. Hassan an haife ta a Ayagi tana zaune a gidan Mahaifinta dake Bajallabe.
4) Husaini Idris Usman (Baba Husaini)
Husaini Idris Usman (Baba Usaini): shi ma xa ne ga Baba Idi, an haife su tare da xan’uwansa (Hassan) a Ayagi, yayi aure a ainihin gidan Mallam Usman inda ya haifi wasu daga ‘ya’yansa kafin daga bisani yakoma Unguwar Rijiyar Zaki inda anan ne Allah yayi masa rasuwa Ranar 27/03/2016, Allah ya albarkace shi da ‘ya’ya Goma Sha xaya (11) kamar haka:
Yayan Husaini Idris Usman
1. Aisha (Ummi) (08100018906)
2. Muammadu (08106147164)
3. Fatima (Tarasu)
4. Ahmad (09163514284)
5. Saudat
6. Rahama (Mama)
7. Idrisul Siddik
8. Mariya
9. Rukayya (Zaujatu)
10. Hussaini (Abu Abdallah)
11. Hassan
1) Aisha Husaini Idris Usman (Ummi) (08100018906): Ita ce babbar ‘ya ga Mal. Hussain an haife ta a Ayagi tana aure a halin yanzu a Rimin Auzunawa.
2) Muhammad Husaini Idris (08106147164) Shi ne babban xa Namiji ga Mal. Hussain an haife shi a Ayagi yana zaune a halin yanzu a Rijiyar Zaki Gidan Marigayi Mahaifinsa.
3) Ahmad Husaini Idris Usman (09163514284): Shi ma xa ne ga Mal. Hussain an haife shi a Ayagi yana zaune a Rijiyar Zaki Gidan Marigayi Mahaifinsa.
Kashi Na Bakwai
(7)
Furera Usman Kumurya
‘Ya ga Malam Usman Kumurya
Zuriyar Mal. Usman ta bangaren Yarsa Furera
Inna Fureira: Ita ce ya ta 7 cikin ‘ya’ya ga Mal. Usman, an haifeta a Unguwar Ayagi, tayi Aure inda Allah ya arzurta ta da xa daya, wanda kewa laqani da Kyauta.
Yayan Furaira Usman
1. Abubakar (Garba Kyauta) 08054293403
Abubakar Garba: Yana Zaune a Banzazzau, cikin Garin Zaria, sunyi auren Zumunci ga Baba Jummai ‘ya ga Baba Sule Mai Lemo, Allah ya arzurta su da ‘ya’ya (6) Kamar haka:
‘Ya’yan Abubakar (Garba)
1) Furaira (Mammy) (Ta rasu 27/08/2020)
2) Sulaiman (Abba) (08133475274)
3) Saliha (Ummi) (08024438228)
4) Hadiza (Baby) (07033089814)
5) Abdulmumin (08149269971)
6) Hafsatu
‘Ya’ya da Jikokin Abubakar (Garba Kyauta)
1. Furera Abubakar (Mamy): Ita ce babbar ‘ya ga Abubakar an haife ta a cikin Garin Zaria, Allah yayi mata rasuwa ranar 27/08/2020, Allah ya jiqanta Amin.
2. Saliha Abubakar (Ummi) 08039749833): Ita ma ‘yace ga Abubakar da Jummai Sulaiman an haife a Zaria ta tayi aure a tana da ‘ya’ya 2:
‘Ya’yan Saliha Abubakar
1) Adamu
2) Fatima
3. Khadija Abubakar (Baby) (07033089814): Ita ma ‘yace ga Abubakar da Jummai Sulaiman an haife ta tayi aure a cikin Zaria tana da ‘ya’ya (2):
‘Ya’yan Hadiza (Baby)
1. Fatima
2. Usman
Kammalawa/ Fadakarwa
Alhamdulillah Dukkan Godiya ta tabbata ga Allah, tsira da Aminci su kara tabbata ga Annabin Rahama (S.A.W).
Bayan haka ina dada godiya ga Allah da yabani Ikon rubuta wannan littafi na biyu, dafatan Allah ya karbi wannan aiki da akayi, ya qara hada kan wannan Zuriya, Allah ya jikan dukkan magabanmu, ya kyautata bayanmu ya yiwa dukkan wannan zuriya tamu Albarba, Ameen.
A karshe ina mai dada fadakar da sauran dangi da yan’uwa cewa, duk wanda yaga wani gyara ko kuskuren rubutu a suna ko a Lambar Waya, ko ragi ko kari na wasu sunayen, ko rashin saka Hoto, ko an saHoton ba a inda ya dace a saka ba, ko kuma wani bayani da yake son a da xa, da zai kayatar da wannan littafin, da ya sanar da ni ta lambar waya ko ta E-mail don shigarwa a littafi na gaba wato Littafi na Uku.
Da fatan abinda aka gani na daidai Allah yasa a mizanin Mal. Usman da dukkan iyalansa. Abin da akayi kuma na kuskure Allah ya yafe mana Ameen.
SN |
|
Adadi |
Masu Rai |
W/Suka Rasu |
1. |
‘Ya’ya |
7 |
0 |
7 |
2. |
Jikoki |
16 |
5 |
11 |
3. |
‘Ya’yan Jikoki |
97 |
80 |
17 |
4. |
‘Ya’yan-‘ya’yan Jikoki |
379 |
362 |
17 |
5. |
Tattava Kunne |
287 |
282 |
5 |
6. |
‘Ya’yan Tattava Kunne |
34 |
34 |
0 |
|
Jimla |
820 |
763 |
57 |
Wassalamu Alaikum Warahmatullah.
Auwal Zakariyya Muhammad Usman (Barde Ayagi) 07038775781
TAQAITACCEN TARIHIN MARUBUCI
An haifi mawallafin wannan littafi a Unguwar Ayagi ranar Alhamis 29/09/1396=23/09/1976. Ya fara karatun Alkur’ani mai tsarki wajen Mal. Yahaya (Alhajin Makaranta), ya sauke Alkur’ani a Shekara ta 1409/1988, tare yin karatun Addini a wajen Mallam Zangi, inda ya karanci litatttafai da dama, bayan komawarsu K/Kabuga sai ya cigaba da karatun wajen Mal Abdulhadi da Mal Nasir (Maisunan Mallam) sai Ustaz Auwal Isa Yakasai wanda a wajensa ne ya yi karatu mai ximbin yawa, har zuwa lokacin da Mal ya rasu a ranar 15/10/2014.
Ya fara karatun Boko a Kabuga Primary zuwa 1990, sai GSS G/Dutse 1990-1996, sai School of Hygiene 1997-1999, daga nan ya cigaba daga 2000-2002 inda ya samu shaidar Diploma. Ya samu shaidar Advance Diploma a Public Administration daga Kaduna Polytechnic a 2008. Ya samu shaidar Digri daga Jamiár Maryam Abacha ta Maradi a 2019, a halin yanzu yana Digiri na 2 a Jami’ar NOUN. Ya fara aiki a Sashin Lafiya na Dala LGA, a yanzu kuma ya na aiki a Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Kano a a matsayin Zonal Cold Chain Officer D/Tofa Zone. Shine Mataimaki na Musamman ga Mataimakin Shugaban Kungiyar Kwadago na Kasa DNP NLC kan kafofin sadarwa (PA Media & Publicity).
Shine shugaban Kungiyar Al-azmiyyah Islamic Foundation. Sannan Kuma shine Shugaba (CEO) na Kamfanin AUSUYAZ Vendors Supply and General Services.