Da sunan Allah Mai yawan Rahama Mai jin kai
Tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga shugaban mu Annabi Muhammad dan Abdullahi cikamakin Annabawa, limamin manzanni, ka hada da Dukkan SahabbansSa da Ahalin gigansa da matayenSa da dukkan wadanda suka bishi da kyautatawa har zuwa ranar karshe.
Bayan haka munsamar da wannan shafi ne don gabatar da mukaloli da suka shafi addinin Islama da wadanda suka shafi Lafiya, dafatan Allah yayi mana jagora Ameen.
Muna maraba da gudunmawa daga gareku.
Auwal Zakari Muhammad Ayagi
Chairman
Al'azmiyyah Islamic Foundation Kano State Nigeria
Auwal Zakari Muhammad Ayagi
Chairman
Al'azmiyyah Islamic Foundation Kano State Nigeria
No comments:
Post a Comment